NAJERIYA A YAU: Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Ƙungiyar ASUU
Wasu na ganin wannan sabon yunƙuri zai iya zama sabuwar hanyar ƙarfafa haɗin kai tsakanin malamai, yayin da wasu ke gargaɗin cewa hakan na iya kawo tsaiko ga karatun ɗalibai da ke ƙaurace ma jami’oin gwamnati sakamakon yawan yajin aiki da suke tsunduma
ASUU
A yayin da tattaunawa kan makomar Ƙungiyarsu Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ke ci gaba da ɗaukar hankali, batun yadda za a shigo da jami’o’i masu zaman kansu cikin ƙungiyar ya kunno kai.
Wasu na ganin wannan sabon yunƙuri zai iya zama sabuwar hanyar ƙarfafa haɗin kai tsakanin malamai, yayin da wasu ke gargaɗin cewa hakan na iya kawo tsaiko ga karatun ɗalibai da ke ƙaurace ma jami’oin gwamnati sakamakon yawan yajin aiki da suke tsunduma lokaci zuwa lokaci.
- NAJERIYA A YAU: Dalilan Yaɗuwar Cututtuka A Irin Wannan Lokaci
- DAGA LARABA: Yadda ‘Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai
Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.
Domin sauke shirin, latsa nan