NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Ake Yawan Samun Hatsarin Jirgin Ruwa A Neja

A cikin kasa da wata biyu an samu hatsarin jirgin ruwa sau uku, da suka jawo asarar rayuka da duniyoyi

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Ake Yawan Samun Hatsarin Jirgin Ruwa A Neja

Hatsarin jirgin ruwa. (Tsohuwar ajiya)

Daga watan Agustan 2023 zuwa yanzu,  an samu hatsarin jirgin ruwa sau 3 a Jihar Neja wanda ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama, da kuma dukiya mai tarin yawa.

Shin mene ne ke janyo yawaitar  hatsarin jirgin ruwan?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.

Latsa nan domin sauke shirin kai tsaye.

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista

’Yan bindiga sun kashe mutum 7 sun sace dabbobi a Bakori