NAJERIYA A YAU: “Hanyoyi 5 Da Sarakunan Gargajiya Za Su Kawo Karshen Ta’adanci”

Kungiyar gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya ta bayyana cewa akwai sarakunan gargajiya da ke sauke baki ba tare da bincike ba, wadanda wasu kan rikide zuwa yan ta’adda. Ko mene ne abin da ya kamata a yi domin magance gurbacewar al’umma? NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai DAGA […]

NAJERIYA A YAU: “Hanyoyi 5 Da Sarakunan Gargajiya Za Su Kawo Karshen Ta’adanci”

Sarakunan Gargajiya

Kungiyar gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya ta bayyana cewa akwai sarakunan gargajiya da ke sauke baki ba tare da bincike ba, wadanda wasu kan rikide zuwa yan ta’adda.

Ko mene ne abin da ya kamata a yi domin magance gurbacewar al’umma?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin sarakunan gargajiya, ya kuma ji ta bakin wani masanin tsaro domin gano bakin zaren.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista