NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai?

NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

A kokarin magance kalubalen tsaro da ke addabar Zamafara, gwamnatin jihar ta ce a rufe dukkanin kasuwannin dabbobi a jihar.

Hakan ya biyo bayan korafe-korafen da ake yi na cewa ana yawan kai dabbobin sata a irin wadannan kasuwanni.

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai? Abin da shirinmu na Najeriya a yau ya maida hankali ke nan.

Domin sauraren shirin, latsa nan

Za mu tabbatar da sahihin zaɓe a 2027 — INEC

Sabon jami’in Sokoto Marshal ya rasu kwana guda bayan an yaye shi

’Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukuma a Zamfara

An kama mutum uku kan satar wayoyin lantarki