NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai?

NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

A kokarin magance kalubalen tsaro da ke addabar Zamafara, gwamnatin jihar ta ce a rufe dukkanin kasuwannin dabbobi a jihar.

Hakan ya biyo bayan korafe-korafen da ake yi na cewa ana yawan kai dabbobin sata a irin wadannan kasuwanni.

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai? Abin da shirinmu na Najeriya a yau ya maida hankali ke nan.

Domin sauraren shirin, latsa nan

Rikicin rusau ya yi ajalin mutum 4 a Kano

Alawar yara mai sanya maye ta shiga gari —NDLEA

NHIS: Kotu ta tsare Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje

Zazzabin Lassa ya kashe mutum biyu a Filato