NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai?

NAJERIYA A YAU: Dalilin rufe kasuwannin dabbobi 8 a Zamfara

A kokarin magance kalubalen tsaro da ke addabar Zamafara, gwamnatin jihar ta ce a rufe dukkanin kasuwannin dabbobi a jihar.

Hakan ya biyo bayan korafe-korafen da ake yi na cewa ana yawan kai dabbobin sata a irin wadannan kasuwanni.

To amma me ya sa aka mayar da hankali a kasuwannin dabbobi kadai? Abin da shirinmu na Najeriya a yau ya maida hankali ke nan.

Domin sauraren shirin, latsa nan

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista