NAJERIYA A YAU: “Hanyoyi 5 Da Sarakunan Gargajiya Za Su Kawo Karshen Ta’adanci”

Kungiyar gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya ta bayyana cewa akwai sarakunan gargajiya da ke sauke baki ba tare da bincike ba, wadanda wasu kan rikide zuwa yan ta’adda. Ko mene ne abin da ya kamata a yi domin magance gurbacewar al’umma? NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai DAGA […]

NAJERIYA A YAU: “Hanyoyi 5 Da Sarakunan Gargajiya Za Su Kawo Karshen Ta’adanci”

Sarakunan Gargajiya

Kungiyar gwamnonin Arewa Maso Gabashin Najeriya ta bayyana cewa akwai sarakunan gargajiya da ke sauke baki ba tare da bincike ba, wadanda wasu kan rikide zuwa yan ta’adda.

Ko mene ne abin da ya kamata a yi domin magance gurbacewar al’umma?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin sarakunan gargajiya, ya kuma ji ta bakin wani masanin tsaro domin gano bakin zaren.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu