NAJERIYA A YAU: Yadda Gurbacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ’Yan Najeriya

Gurbacewar iska na ci gaba da daukar hankalin masu ruwa da tsaki a duniya.

NAJERIYA A YAU: Yadda Gurbacewar Iska Ke Shafar Rayuwar ’Yan Najeriya

Gurbacewar iska na ci gaba da daukar hankalin masu ruwa da tsaki a duniya.

Hukumomi sun ce ’yan Najeriya na amfani da wasu abubuwa da ke taimakawa wajen gurbacewar iskar da ake shaka wanda hakan ke barazana ga lafiyar dan adam.

Shin yaya girmar matsalar take a Najeriya? Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan wannan batu.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya