NAJERIYA A YAU: Yadda karewar hutun makarantu ya gigita iyaye

Zantawa da iyaye daliabai da kuma wani mai makaranta kan yadda matsin tattalin arziki ke shafar dawowar dalibai.

NAJERIYA A YAU: Yadda karewar hutun makarantu ya gigita iyaye

Wasu yara suna karatu

A yayin da aka dawo karatu a makarantun firamare da sakandare a sassan Najeriya a farkon wannan makon, ko a wane irin hali  iyayen yara su ka tsinci kan su?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya zanta da iyayen, ya kuma ji ta bakin wani mai makaranta domin sanin yadda matsin tattalin arziki ke shafar dawowar dalibai.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan.

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan