NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

Shin ta wadanne hanyoyi za ku amfana da wadannan tsare-tsaren?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano