NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a kasar.

Shin ta wadanne hanyoyi za ku amfana da wadannan tsare-tsaren?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi