NAJERIYA A YAU: Abun Da Ya Sa Matan Arewa Ke Gujewa Karantar Ilimin Kimiyya
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya yi dogon nazari ne kan dalilan da suka sa da yawa daga matan Arewa ke kaurace wa karantar ilimin kimiyya.
Mata a Arewacin Najeriya na fuskantar kalubale da dama a fannin karantar kimiyya.
Akwai darussan da a mafi yawan lokuta ba mata kadai ba, har da mazan na kaurace musu.
- NAJERIYA A YAU: Ko Wa’adi Daya Ya Isa Wanda Aka Zaba Cika Alkawuran Da Ya Dauka?
- DAGA LARABA: Yadda sunayen zamani ke neman kawar da na Hausawa
Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari ne kan dalilan da suka sa matan Arewacin Najeriya ke tsoron karantar ilimin kimiyya.
Domin sauke shirin, latsa nan